Karin Haske
Falasdinawa 59 da ake tsare da su ne suka mutu a gidajen yarin Isra'ila tun bayan fara yaƙi
Yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza ta shiga kwana na 38 a yau — bayan yaƙin kisan ƙare-dangin da Isra'ila take yi a yankin ya kashe Falasɗinawa fiye da 48,346, ko da yake daga baya an tabbatar mutanen sun haura 62,000.Afirka
'Yan sandan Nijeriya sun kashe 'yan ta'addan ƙungiyar ESN shida a Jihar Imo
Rundunar 'yan sandan ta ce ‘yan ta’addan da aka kashe su ne suka kai hari a gidan gyaran hali na Owerri a ranar 5 ga Afrilun 2021 haka kuma su ne suka kashe ‘yan sanda biyar a Umunna Okigwe a ranar 12 ga Disambar 2022.
Shahararru
Mashahuran makaloli