TRT Afirka Labarai
Labarai
Afirka
'Yan sandan Nijeriya sun kashe 'yan ta'addan ƙungiyar ESN shida a Jihar Imo
Rundunar 'yan sandan ta ce ‘yan ta’addan da aka kashe su ne suka kai hari a gidan gyaran hali na Owerri a ranar 5 ga Afrilun 2021 haka kuma su ne suka kashe ‘yan sanda biyar a Umunna Okigwe a ranar 12 ga Disambar 2022.Afirka
Rundunar Sojin Sudan ta ƙwace iko da hedikwatarta bayan ta shafe tsawon lokaci a hannun RSF
A cikin wata sanarwa da ta fitar a ranar Juma'a, rundunar ta ce sojojin da ke Bahri (Khartoum ta Arewa) da Omdurman da ke gabar Kogin Nilu sun "hade da sojojinmu da ke a babbar hedikwatar rundunar ta soji".Afirka
Rundunar ‘yan sandan Kano ta yi gargaɗin yiwuwar kai harin ta’addanci, gwamnatin jihar ta yi Allah wadai da gargaɗin.
Sanarwar ‘yan sanda ta Kano ta zo ne kwana ɗaya gabanin taron maulidin Sheikh Ibrahim Inyass da ɓangaren Khalifan Tijjaniyya Sarki Muhammadu Sanusi II ya shirya gudanarwa, sai dai gwamnati ta ce babu wata barazana, kawai dai ana so a hana taron ne.Afirka