|
Hausa
|
Hausa
KARIN HASKE
An ja labulen babban taron Ankara: Me ya rage wa NATO?
Taron karo na 36 na ƙawancen ya samar da bigire da ya sauya daga alƙawururrukan buri zuwa aiwatarwa, inda kawaye suka mayar da hankali kan samar da tsaro, tauna tsakuwa don aya ta ji tsoro da tsarin NATO da ya daɗe tana tafiya a kai.
SIYASA
TURKIYYA
NIJERIYA
PODCAST
WASANNI
KARIN HASKE
Warwara
Mene ne takunkuman CAATSA kuma ta yaya cire su da Amurka za ta yi zai amfani Turkiyya?
Cire takunkuman Amurka zai yi amfani sosai ga Turkiyya a fannonin tattalin arziki da fasahar ƙere-ƙere, in ji masu nazari.
Ƙawancen tsaro na Turkiyya da Afirka na haɓaka a tsarin duniya da ke sauyawa
Karuwar ƙarfin fada-a-jin Turkiyya a Afirka ya ta’allaka ne kan tsaro, horon soji, da ƙawancen samar da tsaro, a yayin da ƙasashen Afirka ke kallon Ankara a matsayin sauyi daga manyan ƙasashen Yamma kuma mai taimakawa wajen haɓaka ƙarfi a cikin gida.
Taron Koli na NATO a Ankara na nuna muhimmiyar rawar Turkiyya a harkar tsaro da diflomasiyyar duniya
Yayin da ake fara Taron Ƙoli na NATO a Ankara ranar Talata 7 ga Yulin 2026, Turkiyya na ƙara taka muhimmiyar rawa a harkokin tsaro da diflomasiyyar sassa daban-daban na duniya.
Muhimmin labarin fursunonin yaki Turkawa da ya sauya fasalin aƙidun horon sojojin NATO
Yayin da NATO ke shirin fara taro a Ankara a ranarkun 7 da 8 ga Yuli, wani bayanin Amurka da ake bayar da fitar da shi bainar jama'a ya yi ƙarin haske sakamakon yaƙin Korea da abin da aka sani game da shi ba shi da yawa.
YADDA MATSALAR TSARON NIJERIYA KE ƘARA BARAZANA GA WADATAR ABINCI
A cikin watan Yunin da ya gabata kaɗai, rahotanni sun bayyana cewa an kashe manoma fiye da 100 a hare-hare daban-daban da aka kai a jihohi da dama.
By
Mustapha Musa Kaita
BAYAN FAGE
Salon Turkiyya na sasanci da taimakon tsaro yana inganta harkar tsaro a Afirka
Yadda Turkiyya ke ƙarfafa rawar da take takawa a NATO kafin babban taron ƙawance a Ankara
Mazhun Idris
Yadda Nijeriya ke fama da hauhawar farashin gas din girki
Bayani dalla-dalla: Shin kotu ta soke rajistar jam'iyyar NDC ne a Nijeriya?
Hukuncin na ranar Jumma’a ya taɓo muhimman batutuwa da suka shafi rajistar jam’iyyun siyasa, bin ƙa’idojin shari’a da kuma haƙƙin kungiyoyin da ke neman shiga harkokin dimokuradiyya a Nijeriya.
Yarjejeniya a cikin sabani: Ɓangarorin da Amurka da Iran suka gaza cim ma matsaya
Washington da Tehran na saɓawa da juna kan takamaiman me suka amince da shi a zaman farko na tattaunawa a Switzerland, suna ja-in-ja kan duba wuraren sarrafa nukiliya a bayyane, da kuɗaɗen Iran da aka riƙe da su, da kuma batun Mashigar Hormuz.
Wa yake amfana a lokacin da tattalin arzikin duniya ke ci da wuta sakamakon yaƙi?
A yayin da iyalai ke fuskantar tashin farashin mai da kayan masarufi saboda yakin Gabas ta Tsakiya, wani sabon rahoton Oxfam ya bayyana biliniyoyi a fannin makamashi sun samu biliyoyin riba, wanda ke bayyana rashin daidaiton kashe kudaden yaƙi.
Yadda kisan da gungun mutane suka yi wa malamar Islamiyya ya ɗaga hankula a Nijeriya
Wannan mummunan lamari mai ban tausayi ya faru ne bayan yaduwar jita-jitar cewa matar, mai suna Ummulkhairi, tana sace yara a Marabar Jos, a Jihar Kaduna a karshen makon jiya.
Yadda bankunan Nijeriya da kwastomominsu suka yi asarar naira biliyan 134 a zambar intanet
Rahoton ya nuna cewa an yi yunƙurin aikata zambar intanet har ta kimanin naira biliyan 187.79 cikin shekaru shida, yayin da aka tafka asarar da aka tabbata ta kai naira biliyan 134.48.
'Ya'yan tsofaffin 'yankwallo wandanda a yanzu suke buga Gasar Kofin Duniya
Yayin da ake ci gaba da Gasar Kofin Duniya ta FIFA ta 2026 mai cike da tarihi, wanda ya haɗa da bayyanar 'yanwasa da 'ya'yan jaruman tsaffin 'yanwasa.
NIJERIYA, KAMARU, ZAMBIYA: MANYAN ƘASASHEN AFIRKA DA SUKA RASA SHIGA GASAR KOFIN DUNIYA TA 2026
Wasu daga cikin manyan ƙasashe a ƙwallon ƙafa a nahiyar Afirka suna gida yayin da ƙasashe 10 ke wakiltar nahiyar a gasar Kofin Duniya ta bana.
Marubutanmu
Amurka da Iran sun amince su kawo ƙarshen yaƙi. Amma akwai wanda za a iya cewa ya yi nasara?
7 minti karatu
Abubuwan da dalar Amurka Tiriliyan 1.1 mallakin Elon Musk za ta iya yi a Afirka
4 minti karatu
Yadda waya da soshiyal midiya ke lalata ƙwaƙwalwar yara
5 minti karatu
Mazhun Idris
'Yanwasa 14 daga gidaje 7 da ke buga Gasar Kofin Duniya
3 minti karatu
BATUTUWA BIYAR DA SHUGABA TINUBU YA TAƁO A RANAR DIMOKURADIYYA TA NIJERIYA TA 2026
Shugaba Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa tana samar da ababen more rayuwa kamar hanyoyi da za su haɗa cibiyoyin da ake samar da abubuwa da kuma kasuwanni.