|
Hausa
|
Hausa
KARIN HASKE
Rusassun cocina, alamomin Kiristanci da salon hare-haren Isra’ila da ke ci gaba a Lebanon
Lalata wuraren bauta na baya-bayan nan da aka tabbatar da Isra’ila ta aikata a kudancin Lebanon na kara tabbatar da shaidar maimaita hare-hare kan alamomin Kiristanci, cocina da wuraren bauta.
SIYASA
TURKIYYA
NIJERIYA
PODCAST
WASANNI
KARIN HASKE
Warwara
Kenya ta zaɓi amfani da 'fetur mai datti' saboda yaƙin Iran da ya kawo cikas ga jigilar mai
Matakin da Kenya ta ɗauka na sassauta ingancin man fetur a ƙasar saboda tashin farashi da ƙarancin man da rikicin Iran ya janyo na fuskantar suka, inda ƙungiyar kare masu amfani da kayayyaki ke cewa suna shirin ɗaukar matakin shari’a.
Biliyoyin kudi da gangunan mai: Yadda matatar mai ta Dangote ke ƙarfafar Afirka da makamashi
A yayin da farashin mai ya tashi, Aliko Dangote na kara karfi cikin sauri. A shekara guda da makamashi ya zama kudi mafi karfi, arzikinsa ya kara hauhawa da biliyoyi, wanda matatar man da ke sake daidaita Afirka a kasuwar mai ta duniya ta ke ba shi.
Hukunce-hukuncen Kotu da makomar jam'iyyun adawa a Nijeriya
Ficewar wasu daga manyan ’yan hamaya daga jam’iyyar ADC zuwa jam’iyyar NDC ne ya kara fito da mawuyacin halin da ’yan’adawa ke ciki a a fafutikarsu ta neman korar gwamnati mai ci.
Waye zai zama Sakatare Janar na MDD? Macky Sall na fuskantar abokan takara daga Latin Amurka
Tare da karewar wa’adin Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres a watan Disamba, majalisr za ta samu sauyin jagoranci a yayin da ake fama da rikici a yankuna da gushewar aminci. Tambaya ita ce waye zai jagoranci MDD a wannan karon?
YARA 'YAN-TARA DAGA MALI ZA SU FARA MAKARANTA A TARE
'Yan'uwan su tara, da suka haɗa da 'yan mata biyar da 'yan maza huɗu, sun cika shekara biyar a duniya a wannan mako, inda suka yi biki tare da iyayensu a ƙasar Mali.
BAYAN FAGE
Makomar abinci a Afirka: Bankin Duniya na fuskantar matsin lamba don ba wa ƙananan manoma fifiko
Amurka ta dakatar da jigilar dala zuwa Iraƙi, amma me ya sa take aika kuɗi zuwa Baghdad?
Yadda Ghana ke samun nasarar ɗaɓɓaka Kishin Afirka
Nijeriya: An haramta wa 'yan ƙabilar Igbo naɗin sarautar gargajiya a ƙasashen waje
Haramcin, wanda aka sanar a ranar 9 ga Afrilu a birnin Enugu da ke Nijeriya, ya yi nuni kan yadda naɗin 'sarakunan' Igbo a ƙasashen waje ke yin mummunan tasiri ga martabar Njeriya da kuma dangantakarta a fannin diflomasiyya.
Butum-butumi ya kafa bajintar duniya a Gasar Tsere ta Beijing
Wani butum-butumi (humanoid robot) da ya fafata da mutane ya kafa bajintar duniya a gasar gudun sassarfa (wato half-marathon) da aka yi a birnin Beijing ranar Lahadi.
Nijeriya ta ƙwato kuraye biyu, beguwa da wasu tsuntsaye da ake ba wa kariya a wajen masu fasa-ƙwauri
Hukumar kwastan ta Nijeriya tace a ranar Talata jami’anta sun kama wasu kuraye biyu, beguwa da tsuntsaye 24 da ake ba wa kariya.
Yara mata ne suka fi cutuwa daga yaƙin Sudan da aka manta da shi
Shekaru uku kenan, yakin Sudan ya janyo mutuwar dubban mutane tare da tsugunar da miliyoyi. Baya ga asarar rayuka, akwai wani rikici da ke afkuwa: cin zarafin mata, barin yara mata na shan wahala, sau da yawa a sirrance, neman tsira ya maye yarinta
Yadda Christina Koch ta daga tutar Ghana a yayin tafiyarta zuwa Duniyar Wata
Christina Koch, ta ɗaga tutar Ghana yayin da suke tafiya a cikin jirgin sama jannati a matsayin wata sadaukarwa da kuma girmamawa ga ƙasar ta yankin Yammacin Afirka.
Me ya sa hare-hare ke karu wa a Nijeriya duk da wanzuwar dakarun Amurka?
Masu nazari na cewa Amurka ta yi kuskure da kauce hanya wajen kirane hare-haren da na kisan kiyashi kan Kiristoci kuma ba ta fahimci yanayin ta’addanci a Nijeriya ba.
DAGA ƘASUSUWA ZUWA ABIN KWAƊAYI: ORENGE, ABINCIN DA KE SANYA SANTI A NAIROBI
Kai da ƙafar kaza ‘Orenge’ sun zama wani abinci mai daɗi da mutane daga kowane fanni na rayuwa ke jin daɗinsa a birnin Nairobi na ƙasar Kenya.
Marubutanmu
Abubuwan da suka kamata ku sani game da jirgin ruwan hakar mai na Cagri bey da ya isa Somalia
5 minti karatu
Yadda A-Daidaita-Sahu na mata zalla ke sauya sufuri a jihar Kano ta Nijeriya
3 minti karatu
Daga hanyoyin mulkin mallaka zuwa na korar mutane: Afirka da siyasar korar baƙi daga wata ƙasa
7 minti karatu
Wane ne Franck Biya da ake hasashen zai iya Shugaban Ƙasar Kamaru na gaba?
3 minti karatu
YADDA AJUJUWAN AFIRKA KE FUSKANTAR JARRABAWA MAFI TSAURI A DUNIYA
Wani rahoton UNESCO ya bayyana cewa adadin yara da matasa da ba sa zuwa makaranta ya karu, ya kai miliyan 273 a fadin duniya inda ajujuwan Afirka ke fuskantar barin dalibai.