|
Hausa
|
Hausa
KARIN HASKE
Mafita: Matsalar nutsewa a ruwa a Afirka da ƙoƙarin kuɓutar da rayuka
Hukumar Lafiya ta Duniya ta kiyasta cewa kusan mutane 300,000 ne ke mutuwa sakamakon nutsewa a ruwa a kowace shekara, inda kashi 90 na mutuwar ke afkuwa a ƙasashe matalauta.
SIYASA
TURKIYYA
NIJERIYA
PODCAST
WASANNI
KARIN HASKE
Warwara
Shekaru 25 na Jam’iyyar AK da matsayin Turkiyya na mai taka rawa a yanki da ma duniya
Tasowar ƙasar a fagen ƙasa da ƙasa ya samu ne ta ɗabbaka manufofin ƙasashen waje na gwamnatocin da suka gabata ƙarƙashin Erdogan.
Ƙoƙarin kawar da sankarau: Manufar Afirka ta kawar da cutar baki ɗaya nan da 2030
Gabatar da allurar rigakafin MenAfriVac da ta kawo sauyi, wadda aka samar ta hanyar hadin gwiwa na musamman, ya samu nasarar kawar da nau’in sankarau na serogroup A inda a yankunan da cutar take ba a sake samun bullar ta ba tun 2017.
Gargadin shugabannin Afirka kan cin abinci a makare da illolin shan siga da giya
Shugabannin sun jaddada cewa cin abincin dare a makare da yawan shan siga da barasa, da cin burodi da shinkafa su ne manyan abubuwan da ke haifar da cututtuka masu kisa a kasashen Afirka
Yadda rikicin Hormuz ke amon ra’ayin Ibn Khaldun game da yanayin ƙasa da ƙarfin iko
Bayan sama da shekaru 600 da Ibn Khaldun ya rubuta Al Muqaddimah, ƙwararru na cewa tunaninsa na bayar da kafar fahimtar me ya sa ilimin yanki ke ci gaba da fayyace rikicin zamani kamar irin na Hormuz.
A LOKACIN DA CUTUTTUKA SUKA TSALLAKA IYAKA: MANOMAN AFIRKA NA NEMAN SABBIN MATAKAN KARIYA
Shirin Hadaka na Duniya Kan Cututtukan Dabbobi da ke Ketare Iyaka (GPP-TAD), shiri ne da ƙasa ke jagoranta, wanda a ƙarƙashinsa ake riga-kafi da kare yaɗuwar cututtuka ta hanyar haɗin kai tsakanin gwamnatoci da kamfanoni masu zaman kansu.
BAYAN FAGE
Siyasar Kamaru: Ina Shugaba Paul Biya ya shiga?
Yadda kujerar Firaministan Birtaniya ke komawa tamkar kujerar aski
Fatan ganin haske: Dalilan da suka sanya har yanzu ‘yan Afirka miliyan 560 ke jiran samun lantarki
Abin da kallon faɗuwar rana ke yi ga lafiyarka, kamar yadda Kimiyya ta nuna
Bincike ya nuna cewa kallon kyawawan abubuwa a cikin yanayi cikin kwanciyar hankali na taimakawa wajen rage damuwa. Hakan na ba ƙwaƙwalwa damar hutawa daga gajiyar tunani, tare da inganta yanayin zuciya.
Lamine Yamal: Gwarzon Kofin Duniya na Spain ɗan asalin Moroko da Equatorial Guinea
Ɗaya daga cikin matasa mafi ƙarancin shekaru a Gasar Duniya ta FIFA ta 2026, Yamal ya taimaka wa Spain lashe kofin bayan sun yi nasara a kan Argentina ta su Messi da 1-0 a karshen gasar.
Kasashen Afirka da ba su da tsofaffin shugabanni masu rai
Nijeriya na da tsaffin shuwagabannin kasa da ke raye, daidaidai har guda biyar, amma kasa kamar Kamaru, ba ta da ko da tsohon shugaban kasa guda a duniya a yau, duk da cewa shekara daya kasashen suka samu ‘yancin-kai?
Attajirin Zimbabwe Chivayo zai biya fitaccen mawaƙi Mapfumo dala miliyan 1 don yin wasa biyu
Ya yi tayin biyan dala miliyan ɗaya ga fitaccen mawaƙi Thomas Mapfumo domin ya yi waƙa a bikin ranar haihuwarsa da kuma bikin auren mawaƙi Jah Prayzah. Wato dala 500,000 ga kowane ɗaya daga cikin bukukuwan.
Zaɓen Isra’ila: Yadda yaƙe-yaƙen da suka ƙi ƙarewa ke sauya ra’ayin mutane game da Netanyahu
Masu nazari su bayyana cewa kimar samar da tsaro ta Netanyahu na zubewa saboda kisan kiyashi na sama da shekaru biyu a Gaza, sannan baya ga haka, ga yaki a Lebanon da Iran.
Matsalar ta'ammuli da miyagun ƙwayoyi tsakanin mata a Nijeriya
An daɗe ana kallon maza musamman matasa a matsayin waɗanda suka fi faɗawa cikin halayyar shaye-shayen miyagun ƙwayoyi. Amma yanzu, wata sabuwar barazana na ƙara bayyana a wasu jihohi kamar Jihar Kano.
ZA A YI KARON-BATTAR TAURARI A WASAN FARANSA DA SIFANIYA NA ZAGAYEN SEMI-FAINAL
Masu bibiyar gasar suna ganin Faransa ce ta fi kowace tawaga ƙarfin a fannin ‘yanwasan gaba, yayinda Sifaniya take da ƙarfin masu tsaron baya.
Marubutanmu
Abin da zuwan kasuwar hannun-jarin Nijeriya ta farko a duniya ke nufi
3 minti karatu
Tsagaita wuta tsakanin Amurka da Iran ta rushe. Ta yaya sabon rikicin ya fara?
6 minti karatu
An ja labulen babban taron Ankara: Me ya rage wa NATO?
8 minti karatu
Mene ne takunkuman CAATSA kuma ta yaya cire su da Amurka za ta yi zai amfani Turkiyya?
4 minti karatu
ƘAWANCEN TSARO NA TURKIYYA DA AFIRKA NA HAƁAKA A TSARIN DUNIYA DA KE SAUYAWA
Karuwar ƙarfin fada-a-jin Turkiyya a Afirka ya ta’allaka ne kan tsaro, horon soji, da ƙawancen samar da tsaro, a yayin da ƙasashen Afirka ke kallon Ankara a matsayin sauyi daga manyan ƙasashen Yamma kuma mai taimakawa wajen haɓaka ƙarfi a cikin gida.