Duniya
Jam'iyyun haɗaka sun shaida wa Modi cewa walwalar Musulmi na da muhimmanci a Indiya
Bayan shafe watanni tana cin zarafin Musulmai a lokacin yaiƙn neman zaɓe, a yanzu jam’iyyar BJP ta sassauto don kafa gamnatin haɗaka, saboda abokan haɗakar – TDP da JDU – sun dage cewa dole ne a yi aiki da shirinsu na walwalar tsiraru.Duniya
An buƙaci Morocco ta dakatar da jirgin ruwan Indiya da ake zargin zai kai makamai Isra'ila
'Yan Moroko sun buƙaci gwamnatin ƙasar da ta gaggauta hana jirgin ruwan Vertom Odette - wanda ya bar Indiya a ranar 18 ga watan Afrilu kana yake shirin isa tashar jiragen ruwa ta Cartagena da ke Spain - wucewa ta yankin ruwanta a tekun Bahar Rum.Duniya
Dalilin da ya sa Firaiministan India Narendra Modi ya tsallake zaɓe a Kashmir
Manyan ‘yan takara a yankin da Musulmai ke da rinjaye su ne a manyan jam’iyyun da suka haɗa da National Conference da jam’iyyar PDP waɗanda za su fafata a tsakaninsu, sai dai suna adawa da jam’iyyar Bharatiya Janata ta Firayminista Narendra Modi.Duniya
Mutane da dama sun mutu sakamakon ambaliyar ruwa da ballewar tafki a Indiya
Yawancin yankuna masu tsauni a Indiya da Pakistan da Nepal sun fuskanci ruwan sama kamar da bakin kwarya da ya yi sanadiyar ambaliya da zabtarewar kasa a 'yan watannin nan, lamarin da ya kai ga mutuwar mutane da dama.
Shahararru
Mashahuran makaloli