Karin Haske
Ƙaruwar tasirin China a Afirka ne ya sa Amurka ta goyi bayan bai wa nahiyar kujeru biyu a Kwamitin Tsaro na MDD?
Mataƙin na Amurka ya zo ne kwanaki kaɗan bayan China ta ƙarbi baƙuncin ɗaya daga cikin manyan tarukanta da Afirka a birnin Beijing, inda shugaba Xi ya yi alkawarin tallafawa nahiyar da dala biliyan 50.Wasanni
An yanke wa tsohon mataimakin shugaban hukumar ƙwallon ƙafar China hukuncin ɗaurin shekara 11
Wata kotu da ke lardin Hubei ce ta yanke wa Li Yuyi hukuncin zaman gidan yari tare da biyan tarar dala 140,000, sannan ta ba da umarnin a ƙwace kadarorin da ya samu ta hanyar karɓar cin hanci da rashawa kana a miƙa wa gwamnatin China, in ji kotun.Afirka
Kamfanin mai na China ya dakatar da ayyukan gine-gine a Nijar kan barazanar ''yan ta'adda'
Dakatarwar na zuwa ne bayan wasu hare-hare da aka kai kan kayayyakin albarkatun fetur a Nijar a 'yan watannin baya-bayan nan, ciki har da wanda 'yan tawaye suka yi ikirarin mayar da zaɓaɓɓen shugaban ƙasar na Nijar da aka yi wa juyin mulki a bara.
Shahararru
Mashahuran makaloli