Afirka
Yadda 'yan bindiga suka kashe mutum 26 har da 'yan sanda a Katsina
Rahotanni sun bayyana cewa wasu gungun 'yan bindiga ne a kan babura suka kai farmaki ƙauyukan jihar Katsina a yammacin ranar Lahadi, inda suka kashe gomman mutane ciki har da 'yan sanda, sannan suka jikkata wasu mutane tare da garkuwa da wasu.Afirka
An kashe mutum 21 a rikicin manoma da makiyaya a Kogi
Wani mazaunin yankin ya ce makiyaya kusan 100 ne suka kai hari a ƙauyensu ranar Alhamis inda suka riƙa yin harbi na kan mai-uwa-da-wabi, yana mai cewa sun gano gawarwaki 19 a lokacin da lamarin ya faru sannan aka gano ƙarin gawawwaki 15 ranar Juma'a.
Shahararru
Mashahuran makaloli