Afirka
Tanzania za ta karɓi baƙuncin shugabannin DRC Kongo da Rwanda
Kagame da Tshisekedi za su halarci wani taro na hadin gwiwa a birnin Dar es Salaam na Tanzaniya ranar Asabar, wanda zai hada kasashe takwas na kungiyar kasashen gabashin Afrika da Ƙungiyar Raya ƙasashen Afirka ta Kudu mai mambobi 16.Afirka
Shugabannin ƙasashen DRC, Rwanda za su gana yayin da ake zaman ɗarɗar a birnin Goma
Ƙungiyar 'yan tawaye ta M23 ta yi iƙararin karɓe iko na fiin jiragen sama na birnin Goma, bayan ta kwashe kwanaki tana gumurzu da sojojin Kongo lamarin da ya kai ga kisan fiye da mutum 100 da jikkata kusan mutum 1,000.Afirka
Ana zaman ɗarɗar a DRC yayin da 'yan tawayen M23 ke ƙoƙarin kutsawa birnin Goma bayan ƙwace garin Sake
Ƙungiyar ‘yan tawayen M23 ta zafafa hare-hare a makwannin baya bayan nan, inda take matsawa kusa da Goma, wanda ke da kimanin mutum miliyan biyu kuma ya kasance matattara ta jami'an tsaro da ma'aikatan jinƙai.Afirka
Afirka na da abin da take buƙata don ciyar da kanta gaba — Shugaba Tinubu
Shugaba Tinubu ya bayyana haka ne a ziyara da yake yi a Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa inda zai yi bayani game da sauye-sauyen da gwamnatinsa ke yi ciki har da inganta makamashi da sufuri da kiwon lafiyar al’umma da ci-gaban tattalin arziƙin Nijeriya.Rayuwa
Yadda amfani da muryarka za ta iya zama sana'a mai tsoka
Wani kamfani da yake ƙasar Rwanda wanda wani ƙwararre a harkar naɗar murya da sadarwa ya assasa yana buɗe wa nahiyar ƙofa a matsayin matattarar naɗar murya da ake buƙata a finafinan ƙasa da ƙasa, da finafinai tarihi da kuma kamfanonin tallace tallace
Shahararru
Mashahuran makaloli