Afirka
Amurka da Kenya sun buƙaci a tsagaita wuta a DR Kongo a daidai lokacin da 'yan tawayen M23 ke ƙara gaba
A cikin wata sanarwa ta diflomasiyya da kamfanin dillancin labarai na Reuters ya gani a farkon wannan watan, Amurka ta ce idan ana so a samu kwanciyar hankali a yankin akwai buƙatar sojojin Rwanda "su janye sojojinsu da manyan makamai" daga DRC.Afirka
Tanzania za ta karɓi baƙuncin shugabannin DRC Kongo da Rwanda
Kagame da Tshisekedi za su halarci wani taro na hadin gwiwa a birnin Dar es Salaam na Tanzaniya ranar Asabar, wanda zai hada kasashe takwas na kungiyar kasashen gabashin Afrika da Ƙungiyar Raya ƙasashen Afirka ta Kudu mai mambobi 16.Ra’ayi
Kare afkuwar yaƙi tsakanin ƙasashen Kusurwar Afirka: Kira ga a ɗauki mataki
Kusurwar Afirka ya kasance daya daga cikin yankunan da ke fama da rikicin siyasa a nahiyar, inda ake ta takaddamar iyakoki, jayayya da rarrabuwar kan siyasa, da tsoma baki kan harkokin yankin daga kasashen waje wanda ke barazanar zaman lafiyarsa.Duniya
‘Yan daba ɗauke da makamai sun kashe aƙalla mutum 50 a kusa da babban birnin Haiti
‘Yan bindiga ne ke iko da kimanin kashi 80 cikin 100 na birnin Port-au-Prince, kuma tashin hankalin na ci gaba da ƙaruwa, inda aka kashe sama da mutum 5,000 a hare-haren da suka shafi ‘yan daba a shekarar 2024 kawai.Afirka
Rundunar Sojin Sudan ta ƙwace iko da hedikwatarta bayan ta shafe tsawon lokaci a hannun RSF
A cikin wata sanarwa da ta fitar a ranar Juma'a, rundunar ta ce sojojin da ke Bahri (Khartoum ta Arewa) da Omdurman da ke gabar Kogin Nilu sun "hade da sojojinmu da ke a babbar hedikwatar rundunar ta soji".
Shahararru
Mashahuran makaloli