Afirka
ECOWAS ta ba Burkina Faso, Mali da Nijar wata shida su sake nazari kan fitarsu daga ƙungiyar
Ƙasashen Yammacin Afirka a yayin taron da suka gudanar a Abuja sun buƙaci ƙasashen Burkina Faso, Mali da Nijar su sake nazari game da ficewarsu daga ƙungiyar inda suka ƙara musu wa'adin wata shida domin su je su sake tunani.Karin Haske
Mulkin soji a Nijar: Yadda tunanin jama'a ke sauyawa shekara ɗaya bayan juyin mulki
Shekara ɗaya bayan juyin mulki a Nijar, tsoron da al'ummar ƙasar ke yi yana raguwa bayan da gwamnatin soji ke ɗaukar matakan cigaba, kamar rufe sansanonin sojin Ƙasashen Yamma da fara ƙawance da sabbin ƙasashe, wanda yake haifar da cigaba mai ɗorewa.
Shahararru
Mashahuran makaloli