Karin Haske
Falasdinawa 59 da ake tsare da su ne suka mutu a gidajen yarin Isra'ila tun bayan fara yaƙi
Yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza ta shiga kwana na 38 a yau — bayan yaƙin kisan ƙare-dangin da Isra'ila take yi a yankin ya kashe Falasɗinawa fiye da 48,346, ko da yake daga baya an tabbatar mutanen sun haura 62,000.Karin Haske
Umarnin Trump: Abin da ya sa batun kasa ke da sarƙaƙiya a Afirka ta Kudu?
Barazanar Donald Trump ta katse bayar da kudade ga Afirka ta Kudu ta hanyar zargin ta da samar da dokar mallakar gonaki, wanda hakan ya kawo hadin kan 'yan kasar. wanda ko sulhun bayan mulkin fararen fata tsiraru bai iya kawowa ba.Ra’ayi
‘Yan Afirka ta Kudu da ke yawan sukar gwamnati ma sun goya mata baya a yayin da Trump ya yi tutsu
‘Yan Afirka ta Kudu na ta fadin cewar zumudin Washington ba shi da wata alaka ta goyon bayan fararen fata tsiraru na kasar da ake cewa an mayar saniyar ware, wadanda suna rayuwarsu cikin jin dadi a manyan gidaje na hutu.Afirka
Boko Haram: Majalisar Dattijan Nijeriya ta gayyaci Nuhu Ribadu da shugabannin hukumomin tsaro kan USAID
Kiran a gudanar da bincike cikin gaggawa kan zargin ba da tallafin ta'addanci da ake yi wa hukumar ta USAID ya biyo bayan kudirin da Sanata Ali Ndume ya gabatar a kan bukatar gaggawar yin binciken lamarin.Afirka
MDD tana neman $6B a bana don sauƙaka 'abin da ke haifar' da wahalhalu a Sudan
Majalisar Ɗinkin Duniya tana buƙatar fiye da 40% ƙari a kan kasafin bara don maganace yunwa, da raba mutane da mahallansu, da cin zarafi ta hanyar jima'i da kisa, yayin da yaƙin basasa ke ƙara ƙazancewa kuma gwamnatin Trump ta dakatar da tallafi.
Shahararru
Mashahuran makaloli