Türkiye
Ana shirya labaran karya don hana shirin sasantawa tsakanin Turkiyya da Girka: Altun
Bayan labarin karya da gidan talabijin na kasar Girka ANT1 ya watsa inda yake ikirarin cewa ‘Turkiyya ta ci zarafin wasu masuntan Girka a Kardak,’ cibiyar yaki da labaran karya ta Turkiyya ta bayyana cewa bidiyon ya kai shekara uku.Türkiye
Altun na Turkiyya ya yi kira da a haɓaka ilimin kafofin watsa labarai na dijital don amfani da kirkirarriyar basira
Ƙoƙarin da muke yi na yaƙi da labaran ƙarya ya haifar da wayar da kan jama'a kuma ya kawo sabon salo da tsarin ci gaba ga ilimin kafofin watsa labarai na dijital," Altun ya faɗa.Türkiye
Altun na Turkiyya ya yi kira ga Isra'ila da ta bi dokokin kasa da kasa
Yayin da Isra'ila ke kai hari kan tawagar TRT Arabi da kuma 'yan jaridun da ke bayar da rahoto kan musanyar fursunoni, Daraktan Sadarwa na Turkiyya ya yi kira ga Isra'ila da ta daina kai hare-hare kan fararen hula da 'yan jarida da ma'aikatan lafiya.Türkiye
Turkiyya ba za ta taba yin watsi da Falasdinu ba: Daraktan Sadarwa Altun
Daraktan Sadarwa na Turkiyya Fahrettin Altun ya soki firaministan Isra'ila Netahyahu da ministan harkokin wajen Isra'ila kan yunkurin da suke yi na karkatar da hankali daga "laifukan yakin da suke aikawata a kan fararen hula.Türkiye
Altun: Daraktan sadarwa na Turkiyya ya nemi hadin kan duniya don samar da kasar Falasdinu mai cin gashin kanta
Daraktan Sadarwa na Turkiyya Fahrettin Altun ya yi kira ga hadin kan duniya don kawo karshen wahalhalun da ake fama da su a Gaza tare da ƙarfafa batun kafa kasar Falasdinu mai cin gashin kanta, da kuma sanya Birnin Ƙudus a matsayin babban birninta.Türkiye
Babu 'matsalar Falasdinu' sai dai 'matsalar Isra’ila': Fahrettin Altun
Daraktan Sadarwa na Gwamnatin Turkiyya Altun ya yi kira a sauya yadda duniya ke bayar da labarin rikicin da ake yi tsakanin Isra'ila da Falasdinu, yana mai jaddada cewa ''ba Gabas ta Tsakiya kadai ya ke shafa ba, yana shafar duniya baki daya.''Türkiye
Sabon karnin Jamhuriya zai zama shi ne Karnin Turkiyya: Altun
Daraktan Sadarwar Fahrettin Altun ya ce taimakon jinƙai da matsayar siyasa da Shugaba Tayyip Erdogan ke jagoranta a kan lamarin Isra'ila da Falasdinu a baya-bayan nan sun tabbatar da ƙoƙrin Turkiyya da iyawarta a kan al'amuran duniya.
Shahararru
Mashahuran makaloli