Afirka
An ƙara wa sojojin Burkina Faso wa'adin shekaru biyar a kan mulki
Sojojin Burkina Faso sun ƙwace mulki a shekarar 2022 sannan suka yi alƙawarin gudanar da zaɓe a watan Yulin wannan shekarar domin komawa turbar dimokuraɗiyya, sai dai sun ce shawo kan rashin tsaron ƙasar shi ne babban abin da suka sanya a gaba.Ra’ayi
Amurka ta sake ƙin yi wa fursunonin da suka tsira daga cin zarafin gidan yarin Abu Ghraib adalci
Rashin yanke hukunci ya kafa mummunan tarihi a rikice-rikicen da duniya ke fama da su, ciki har da cin zarafin Falasdinawa a gidajen yarin Isra'ila da kuma fursunonin Ukraine da ke tsare a hannun jami'an Rasha.Ra’ayi
Annobar satar mutane don karbar kudin fansa da barazanar da take haifarwa a Nijeriya
Ratar da ke tsakanin masu kudi da talakawa a Nijeriya tana da fadi sosai, inda wasu 'yan kalilan ne da iyalansu suke juya arzikin kasar, wanda hakan ya sa ake harin masu arziki da iyalansu, a yi garkuwa da su domin karbar kudin fansa mai yawan gaske.
Shahararru
Mashahuran makaloli