| Hausa
Iran da Amurka na musayar hare-hare
Iran da Amurka na musayar hare-hare
Rundunar Juyin Juya Hali ta Iran ta ce ta kai hare-hare a sansanonin Amurka a ƙasashe shida na yankin Larabawa da suka haɗa da Bahrain da Kuwait da Oman da Jordan da Qatar da Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa, inda ta yi wa Amurka mummunar ɓarna.

Iran ta lalata tsarin tsaron sararin samaniya a Oman, sannan ta kai hare-hare a sansanin Sojin Sama na Yarima Hassan Air Base da ke Jordan, da kuma lalata wata cibiyar bayar da umarnin soji da ke Qatar.

A nata ɓangaren, Amurka ta kai hare-hare Iran a kwana na uku a jere bayan Shugaba Trump ya sake bayar da umarnin toshe hanyoyin tashoshin jiragen ruwan Iran tare da ƙaƙaba harajin da ya kai kashi 20 cikin ɗari kan duk wani jirgi da zai wuce.

Ƙarin Bidiyoyi
Muhimman bayanai kan Asusun Tsaro na Arewa a Nijeriya
Damuwa kan karkatar da abincin kananan yara a jihar Yobe
Matsalar ta'ammali da miyagun kwayoyi tsakanin mata a Nijeriya
Jirgin ƙarshe ya kwaso 'yan Nijeriya 208 daga Afirka ta Kudu
Yaki ya sake dagulewa tsakanin Amurka da Iran
Dubban mutane sun yi tattaki domin shahidan 15 ga Yuli
Mutum 27 sun mutu sakamakon gaggarumar gobara a wata mashaya a Thailand
Abin da zuwan kasuwar hannun-jarin Nijeriya ta farko a duniya ke nufi
An kammala gasar kokawa a Jamhuriyar Nijar
Yadda ake ci gaba da gyara magudanun ruwa a Ghana don kauce wa sake ambaliya