Mazauna Accra, babban birnin Ghana da wasu sassan ƙasar sun duƙufa wajen gyara magudanan ruwa da kwashe bola domin kauce wa ambaliya a nan gaba


Ƙarin Bidiyoyi
Yadda ake ci gaba da gyara magudanun ruwa a Ghana don kauce wa sake ambaliya
Al'ummar ƙasar Ghana suna ci gaba da gyaran kwatoci da magudanan ruwa bayan ambaliyar ruwan da aka yi a sassan ƙasar a watan jiya wadda ta yi sanadin mutuwar aƙalla mutum 34 da asarar dukiyoyi, a cewar alƙaluman hukumomi.
Ƙarin Bidiyoyi