| Hausa
Jirgin ƙarshe ya kwaso 'yan Nijeriya 208 daga Afirka ta Kudu
Afirka
Jirgin ƙarshe ya kwaso 'yan Nijeriya 208 daga Afirka ta Kudu
Rukunin ƙarshe na ’yan Nijeriya da aka kwashe daga Afirka ta Kudu sakamakon ƙaruwar hare-haren ƙyamar baƙi ya isa Legas.

An dawo da mutanen ne a cikin jirgin saman Air Peace, wanda ya sauka a Filin Jirgin Sama na Ƙasa da Ƙasa na Murtala Muhammed da ke Legas ranar Laraba.

Tun da farko, gwamnati ta gudanar da jigilar dawo da ’yan Nijeriya sau shida ta jiragen sama, inda ta dawo da ɗaruruwan ’yan Nijeriyar daga Afirka ta Kudu sakamakon yadda ake cikin fargaba saboda hare-haren da suka shafi ƙyamar baƙi.

Ƙarin Bidiyoyi
Muhimman bayanai kan Asusun Tsaro na Arewa a Nijeriya
Damuwa kan karkatar da abincin kananan yara a jihar Yobe
Matsalar ta'ammali da miyagun kwayoyi tsakanin mata a Nijeriya
Yaki ya sake dagulewa tsakanin Amurka da Iran
Dubban mutane sun yi tattaki domin shahidan 15 ga Yuli
Iran da Amurka na musayar hare-hare
Mutum 27 sun mutu sakamakon gaggarumar gobara a wata mashaya a Thailand
Abin da zuwan kasuwar hannun-jarin Nijeriya ta farko a duniya ke nufi
An kammala gasar kokawa a Jamhuriyar Nijar
Yadda ake ci gaba da gyara magudanun ruwa a Ghana don kauce wa sake ambaliya