| Hausa
'Yan Houthi sun kaddamar da makamai masu linzami kan Isra'ila
00:29
'Yan Houthi sun kaddamar da makamai masu linzami kan Isra'ila
Wasu bidiyoyi da Cibiyar Watsa Labarai ta Ansarullah, wacce ke alaƙa da ƙungiyar Houthi ta fitar, sun nuna yadda aka harba makamai masu linzami da ƙungiyar ta ce an kai hari da su ne kan yankin Jaffa kusa da Tel Aviv, a Isra'ila ranar Litinin.

An saki bidiyoyin ne 'yan sa'o'i bayan Isra'ila ta sanar da kai hare-hare cibiyar sinadarai ta Mahshahr a Iran, inda aka ga hayaƙi mai yawa yana tashi daga yankin.

A ranar Litinin, ita ma Houthi ta sanar da haramta wa jiragen ruwan Isra'ila wucewa ta Bahar Maliya

Ƙarin Bidiyoyi
'Tsangwamar baki: Yadda 'yan Nijeriya ke barin Afirka ta Kudu saboda 'fargaba'
Tsokaci kan 'yanwasan da ka iya jan hankali a gasar kofin duniya ta 2026
Alkalin wasan FIFA ɗan Somaliya da Amurka ta hana shiga kasarta ya samu kyakkyawar tarba a gida
Yadda dabbobi ke hasashen kasashen da za su samu nasara a wasannin FIFA na 2026
'Yan kama-wuri-zauna sun gudanar da aikin ibadarsu a cikin masallacin Kudus
Sojojin Isra'ila sun kashe Bafalasdine masunci a gabar ruwan Gaza
Gasar kofin Fetih ta harbin baka ta 2026
Muhimman bayanai biyar game da gasar kofin duniya ta 2026
Kungiyar kwallon kafa ta Turkiyya ta isa Arizona saboda gasar kofin duniya ta 2026
Isra'ila ta kashe jariri Bafalasdine dan wata 7 mai suna Sam