| Hausa
'Tsangwamar baki: Yadda 'yan Nijeriya ke barin Afirka ta Kudu saboda 'fargaba'
00:50
Afirka
'Tsangwamar baki: Yadda 'yan Nijeriya ke barin Afirka ta Kudu saboda 'fargaba'
Wasu 'yan Nijeriya sun ce yanayin rashin tsaro, da aka yada a shafukan sada zumunta, ya yi tasiri ga shawararsu ta barin ƙasar.

Wata tawagar 'yan Nijeriya ta isa filin jirgin saman OR Tambo da daddare a ranar Laraba 10 ga Yuni, yayin da suke shirin komawa gida daga Afirka ta Kudu, inda suke fargaba game da tsaron lafiyarsu bayan rikicin da ya ɓarke kwanan nan wanda ya haifar da koma baya ga harkokin kasuwanci da kuma hare-hare kan baƙi.

Kazalika, tashin hankalin ya bazu zuwa wasu sassan ƙasar, lamarin da ya haifar da damuwa tsakanin al'ummomin baƙin haure.

Ƙarin Bidiyoyi
Tsokaci kan 'yanwasan da ka iya jan hankali a gasar kofin duniya ta 2026
Alkalin wasan FIFA ɗan Somaliya da Amurka ta hana shiga kasarta ya samu kyakkyawar tarba a gida
Yadda dabbobi ke hasashen kasashen da za su samu nasara a wasannin FIFA na 2026
'Yan kama-wuri-zauna sun gudanar da aikin ibadarsu a cikin masallacin Kudus
'Yan Houthi sun kaddamar da makamai masu linzami kan Isra'ila
Sojojin Isra'ila sun kashe Bafalasdine masunci a gabar ruwan Gaza
Gasar kofin Fetih ta harbin baka ta 2026
Muhimman bayanai biyar game da gasar kofin duniya ta 2026
Kungiyar kwallon kafa ta Turkiyya ta isa Arizona saboda gasar kofin duniya ta 2026
Isra'ila ta kashe jariri Bafalasdine dan wata 7 mai suna Sam