Afirka
Kotu ta umarci INEC ta ɗora wa gwamnoni alhakin rikicin zaɓen 2023 a Nijeriya
Babbar Kotun Tarayyar Nijeriya da ke Abuja ta umarci INEC da ta ɗora alhakin laifukan zaɓen 2023 ciki har da riƙice-riƙice da cin-hanci da sayen ƙuri'u da kuma haɗa baki don yin maguɗi kan gwamnoni jihohin ƙasar da mataimakansu.Ra’ayi
A yayin da yunƙurin kashe Trump ya sosa zuƙata, shin Biden zai iya ci gaba da samun karɓuwa?
Jam'iyyar Democrat ta faɗa ruɗani tun bayan muhawarar 'yan takarar Shugaban Ƙasar da aka yi a watan da ya gabata. Shin ta yaya rikicin siyasa da ke ƙaruwa a Amurka zai sauya lissafin zaɓen da ke tafe?
Shahararru
Mashahuran makaloli