Karin Haske
Me ya sa Trump ke fakon Afirka ta Kudu?
Barazanar Shugaban Amurka Trump ta katse tallafi ga Afirka ta Kudu bayan sauyin da kasar ta yi kan mallakar kasa, ta tayar da kura. Amma rikici tsakanin kasashen ba sabon abu ba ne, sun yi sabani kan yakin Isra'ii a Gaza, yakin Rasha-Ukraine da BRICSKarin Haske
Dalilin da ya sa bai kamata dakatar da tallafin Amurka da Trump ya yi ya damu Afirka ba
Afirka ta koyi darasi daga manufofin Donald Trump na bayar da kariya - abu mafi muhimmanci shi ne nahiyar ta kalli kanta, ta yi amfani da karfinta da gina makomarta da ba za ta dogara kan taimakon Amurka ba.Kasuwanci
Amurka ta ƙaƙaba wa Canada da Mexico da China haraji, Canada da Mexico sun mayar da martani
Amukra za ta sanya harajin 25% a kan kayayyakin da ake shigar wa daga Canada da Mexico, 10% kan kayayyakin makamashi na Canada, yayin da kayayyakin China za su fuskanci harajin 10%. Canada da Mexico sun sanya wa Amurka haraji a matsayin martani.Duniya
Trump ya jadadda aniyarsa ta kwashe Falasɗinawa daga Gaza zuwa Masar da Jordan
Kalaman Trump na zuwa ne kwana guda bayan da shugaban Masar Abdel Fattah el Sisi da Sarkin Jordan Abdallah na II sun yi watsi da duk wani yunƙuri na ƙarbar Falasɗinawan da suka rasa matsugunansu sakamakon yaƙin da Isra'ila ke yi a Gaza.
Shahararru
Mashahuran makaloli