Afirka
Kalaman da Gwamna Uba Sani ya yi kan ɗimbin bashin da El-Rufai ya bar masa sun tayar da ƙura
Gwamna Uba Sani ya ce gwamnatinsa ta jajirce wajen gudanar da ayyukan ci-gaba a Kaduna duk da bashin kimanin $587m da N85bn da kuma tarin ayyukan da ba a gama ba waɗanda ta gada daga gwamnatin Nasir El-Rufai.Afirka
Atiku Abubakar yana matukar nuna kiyayya ga Shugaba Tinubu — APC
APC ta bayyana haka ne a sanarwar da Sakataren watsa labaranta na kasa, Felix Morka, ya fitar ranar Alhamis jim kadan bayan tsohon mataimakin shugaban kasar ya yi taron manema labarai kan takardun karatun Shugaba Tinubu, wadanda ya ce na bogi ne.
Shahararru
Mashahuran makaloli