Afirka
Boko Haram: Majalisar Dattijan Nijeriya ta gayyaci Nuhu Ribadu da shugabannin hukumomin tsaro kan USAID
Kiran a gudanar da bincike cikin gaggawa kan zargin ba da tallafin ta'addanci da ake yi wa hukumar ta USAID ya biyo bayan kudirin da Sanata Ali Ndume ya gabatar a kan bukatar gaggawar yin binciken lamarin.Ra’ayi
Kotun ICC: Da alama an kusa ƙure ramin ƙaryar Isra'ila
Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu yana fuskantar hisabi a Kotun Hukunta Masu Aikata Miyagun Laifuka ta Duniya kan laifukansa na yaƙin Gaza. Sannan sanatocin Amurka sun yi abin da ba a saba gani ba na muhawara kan sayar da makamai ga ƙawar tasu
Shahararru
Mashahuran makaloli