Afirka
'Yan sandan Kenya 400 sun tafi Haiti don aikin wanzar da zaman lafiya
"Muna alfaharin ganin tashin rukunin farko na 'Yan Sandan Ƙasarmu waɗanda za su kasance a tawagar Majalisar Ɗinkin Duniya don aikin wanzar da tsaro a Haiti," a cewar Ministan Harkokin Cikin Gida na Kenya Kithure Kindiki, a wata sanarwa da ya fitar.Afirka
Kenya za ta aika jami'anta da za su jagoranci shirin tsaro na MDD a Haiti a 'yan makonni'masu zuwa
Kenya ta ƙuduri aniyar aika jami'an tsaro 1,000 da za su jagoranci shirin Majalisar Ɗinkin Duniya don tabbatar da tsaro a yankin ƙasashen Caribbean waɗanda rikice-rikice da talauci da kuma rashin kwanciyar hankali na siyasa suka yi wa katutu.Duniya
Kotun MDD ta umarci Isra'ila ta daina kai hare-hare a Rafah
Afirka ta Kudu ta nemi Kotun Majalisar Ɗinkin Duniya ta ayyana cewa Isra’ila ta saɓa dokokin kisan kiyashi na majalisar, kana ta buƙaci a dakatar da yaƙin Isra'ila a Gaza da kudancin Rafah cikin gaggawa, tare da sauƙaƙa hanyoyin kai kayayyakin agaji.
Shahararru
Mashahuran makaloli