Karin Haske
Edmund Atweri: Mutumin da ke taimaka wa masu juna biyu a ƙauyukan ƙasar Ghana
Wani jami'in jinya a Ghana ya sadaukar da rayuwarsa wajen rage mutuwar mata da jarirai yayin haihuwa a ƙasar ta Yammacin Afirka, inda yake zuwa ƙauyuka da injin awo don taimaka wa masu juna biyu da ba su da halin zuwa manyan asibitoci don yin awon.Afirka
Gwamnatin Katsina ta bayar da umarnin rufe makarantun koyon aikin lafiya masu zaman kansu
Gwamna Dikko Radda ya ɗauki matakin ne bayan wani bincike da Ma'aikatar Kiwon Lafiya ta gudanar da ya nuna makarantun ba su da inganci sannan da dama daga cikinsu ba su da rijista, lamarin da ya tayar da hankalin gwamnati.
Shahararru
Mashahuran makaloli