Karin Haske
Yanka-Yanka: Radadin da Chadi ke ji sakamakon kisan kiyashin Faransa
A wani bangare na tuna wa da ta'addancin da dakarun 'yan mulkin mallaka suka yi shekaru sama da dari da suka shuɗe, 'yan Chadi na gudanar da gangami ƙarƙashin gwamnatinsu, a lokacin da ake sake fasalin alaƙa da Faransa, da ta yi musu mulkin mallaka.Karin Haske
Abin da ya sa 'shisshigin' da Faransa ke yi wa Nijeriya ke tayar wa Yammacin Afirka hankali
Alaƙar Nijeriya ta Faransa ta sake ƙarfafa yayin da Tinubu ya ziyarci Paris a cikin watan Nuwamba, lamarin da ya tsoratar da masu ganin hakan ya saba wa yadda sauran kasashen yankin ke yanke alaka da kasar da ta musu mulkin mallakar a kwanan nan.Duniya
Isra'ila ta kashe kusan mutum 100 a Gaza cikin kwana guda
Yaƙin da Isra'ila take yi a Gaza — wanda ya shiga kwana na 422 a yau — ya kashe Falasɗinawa fiye da 44,382 da jikkata fiye da mutum 105,142. A Lebanon kuwa, Isra'ila ta cim ma yarjejeniyar tsagaita wuta bayan kashe mutum 3,961 tun daga Oktoban bara.Duniya
Ƙuri'ar jin ra’ayin jama’a ta nuna fiye da rabin 'yan Faransa na son gwamnati ta faɗi
Yawancin 'yan Faransa sun ƙi amincewa da shirin Barnier na rage Yuro biliyan 60 daga cikin giɓin kasafin kuɗi, inda kur’iun jin ra’ayin jama’a ya bayyana fushi da kuma kira ga Shugaba Macron ya yi murabus idan gwamnainsa ta faɗi.
Shahararru
Mashahuran makaloli