| Hausa
Wani harin Hezbollah ya kashe sojan Isra'ila a kudancin Lebanon
00:35
Wani harin Hezbollah ya kashe sojan Isra'ila a kudancin Lebanon
Dakarun Isra’ila sun buɗe wuta kan jirgin kafin ya fāɗo ƙasa, inda ya fashe tare a kusa da su.

An kashe wani sojan Isra’ila tare da jikkata shida a wani harin jirgin sama mara matuƙi mai ɗauke da bama-bamai na Hezbollah, yayin da dakarun Isra’ila ke ƙoƙarin kwashe waɗanda suka jikkata daga wani hari da ya faru a baya kusa da garin Taybeh da ke kudancin Lebanon. Dakarun Isra’ila sun buɗe wuta kan jirgin kafin ya fāɗo ƙasa, inda ya fashe tare a kusa da su.

Ƙarin Bidiyoyi
Dalilan Ghana na kin amincewa da yarjejeniyar Amurka ta kiwon lafiya
Hare-haren Nijeriya: Gwamnan Adamawa ya yi alkawarin ba da kariya bayan kashe mutane
'Ina jin kunyar kasancewata Bayahude a nan yau'
Arzikin Dangote ta karu da dala biliyan 3.7 a 2026
Jiragen kasa biyu sun yi karo a Imdonesia, akalla mutum 14 sun mutu
Mutane a Yammacin Afirka na takaicin harin da 'yanta'adda suka kai a Mali
'Jam'iyyar ADC ba ta ba mu tsoro' - Ministan watsa labaran Nijeriya
Yadda 'yanta'adda suka kashe ministan tsaron Mali Camara
Isra'ila ta lalata farantai na sola da ke samar da lantarki da ruwa a Lebanon
Trump ya fitar da hoto da bidiyo na wanda ake zargi da yin harbi a wajen taro