
01:30

01:30
Ƙarin Bidiyoyi
Hare-haren Nijeriya: Gwamnan Adamawa ya yi alkawarin ba da kariya bayan kashe mutane
Gwamnan Jihar Adamawa a Nijeriya Ahmadu Umaru Fintiri ya yi alkawarin kare fararen-hula bayan da 'yanta'adda suka kashe aƙalla mutum 29 a wani hari na baya bayan nan.
Ƙarin Bidiyoyi