| Hausa
Mutane a Yammacin Afirka na takaicin harin da 'yanta'adda suka kai a Mali
01:40
Afirka
Mutane a Yammacin Afirka na takaicin harin da 'yanta'adda suka kai a Mali
Al’umma da gwamnatoci a faɗin yankin Afirka ta Yamma sun nuna alhini da jimami kan hare-haren ta’addanci da aka kai a ƙasar Mali a ƙarshen mako, inda aka kashe mutane da dama ciki har da Ministan Tsaron ƙasar, Sadio Camara.

Mazauna ƙasashen Ghana da Côte d’Ivoire sun yi kira da a samar da haɗin gwiwar ƙasashen yankin domin yaƙi da ta’addanci.

Ƙarin Bidiyoyi
Dalilan Ghana na kin amincewa da yarjejeniyar Amurka ta kiwon lafiya
Hare-haren Nijeriya: Gwamnan Adamawa ya yi alkawarin ba da kariya bayan kashe mutane
'Ina jin kunyar kasancewata Bayahude a nan yau'
Arzikin Dangote ta karu da dala biliyan 3.7 a 2026
Jiragen kasa biyu sun yi karo a Imdonesia, akalla mutum 14 sun mutu
Wani harin Hezbollah ya kashe sojan Isra'ila a kudancin Lebanon
'Jam'iyyar ADC ba ta ba mu tsoro' - Ministan watsa labaran Nijeriya
Yadda 'yanta'adda suka kashe ministan tsaron Mali Camara
Isra'ila ta lalata farantai na sola da ke samar da lantarki da ruwa a Lebanon
Trump ya fitar da hoto da bidiyo na wanda ake zargi da yin harbi a wajen taro