A wata hira ta musamman da TRT Afrika Hausa, Ministan ya kuma ce ba sa tsoron kowace irin jam'iyyar adawa a fafatawar zaɓen da ke tafe a ƙasar.

05:56

05:56
Ƙarin Bidiyoyi
'Jam'iyyar ADC ba ta ba mu tsoro' - Ministan watsa labaran Nijeriya
Ministan Yada Labaran Nijeriya, Mohammed Idris ya ce suna da abubuwa da dama da za su tallata Shugaba Bola Tinubu da su a zaben 2027, musamman ta fannin haɓakar tattalin arziki.
Ƙarin Bidiyoyi