| Hausa
Jiragen kasa biyu sun yi karo a Imdonesia, akalla mutum 14 sun mutu
00:37
Rayuwa
Jiragen kasa biyu sun yi karo a Imdonesia, akalla mutum 14 sun mutu
Aƙalla mutum 14 suke rasa rayukansu yayin da 84 suka jikkata bayan jiragen ƙasa biyu sun yi karo da juna a Bekasi, ƙasar Indonesia, lamarin da ya haddasa ɗaya daga cikin haɗuran jiragen ƙasa mafi muni a ƙasar cikin ‘yan shekarun nan.

Hatsarin ya auku ne ranat 27 ga watan Afrilu, a lokacin da wani jirgin ƙasa mai jigilar mutane a cikin gari ya daki wani jirgin ƙasa mai tafiya ta dogon zango.

Jami’ai sun ce gomman fasinjojin da suka ji rauni suna samun kulawa a asibitoci.

Ƙarin Bidiyoyi
Gajiya, muzgunawa da cinzali a wurin aiki na jawo mutuwar mutum 840,000 a duniya
Dalilan Ghana na kin amincewa da yarjejeniyar Amurka ta kiwon lafiya
Hare-haren Nijeriya: Gwamnan Adamawa ya yi alkawarin ba da kariya bayan kashe mutane
'Ina jin kunyar kasancewata Bayahude a nan yau'
Arzikin Dangote ta karu da dala biliyan 3.7 a 2026
Mutane a Yammacin Afirka na takaicin harin da 'yanta'adda suka kai a Mali
Wani harin Hezbollah ya kashe sojan Isra'ila a kudancin Lebanon
'Jam'iyyar ADC ba ta ba mu tsoro' - Ministan watsa labaran Nijeriya
Yadda 'yanta'adda suka kashe ministan tsaron Mali Camara
Isra'ila ta lalata farantai na sola da ke samar da lantarki da ruwa a Lebanon