OPINION
An cim ma yarjejeniyar zaman Lafiya tsakanin Manoma da makiyaya a Jihar Maradi ta Jamhuriyar Nijar
An cim ma yarjejeniyar ne a ranar 9 ga Yunin 2026 a yankin Sarkin Yamma inda wakilan manoma da makiyaya daga gundumomin Safo da Sarkin Yamma da kuma Tibiri da birnin Maradi suka sanya hannu kan yarjejeniyar.



