OPINION
Gwamnatin Mali ta tabbatar da kashe sojoji 30 a wani harin ta'addanci a arewacin ƙasar
Babban hafsan sojin Mali ya ce an kashe sojoji kusan 30 a fafatawar da aka yi kwanan nan don sake kwace babban garin Anefis da ke yankin arewacin ƙasar daga hannun 'yan ta'adda masu alaka da kungiyar Al Qaeda da kuma 'yan awaren Tuareg.




