Bidiyon ya nuna maharan biyu suna afka wa cibiyar, inda suka kashe mutum uku, ciki har da mai gadi. An ga gawawwakin maharan, inda aka bayar da rahoton cewa sun mutu ne sakamakon harbin bindiga da suka yi wa kansu, a cewar ‘yansanda.

00:58

00:58
Ƙarin Bidiyoyi
Wadanda suka yi harbe-harbe sun dauki bidiyon harin kai-tsaye
Wani bidiyo da mutanen da suka kai wa Musulamai hari a Cibiyar Musulunci ta San Diego suka ɗauka rike da muggan makamai kai-tsaye ya bayyana a kafofin sada zumunta.
Ƙarin Bidiyoyi