| Hausa
Alhazai sun hau Dutsen Arfa
00:23
Duniya
Alhazai sun hau Dutsen Arfa
Mahajjata sun taru a Dutsen Arafa domin gudanar da mafi muhimmancin ibada a Aikin Hajji, wato wuqufi (tsayuwa cikin addu’a).

Mahajjata sun taru a Dutsen Arafa domin gudanar da mafi muhimmancin ibada a Aikin Hajji, wato wuqufi (tsayuwa cikin addu’a).

Taron jama’a masu yawa ya gudana a Jabal al-Rahmah, inda Annabi Muhammad (SAW) ya gabatar da hudubarsa ta bankwana, sannan kuma ana kyautata zaton a wurin ne Annabi Adam da Hauwa’u suka sake haɗuwa kuma aka karɓi tubansu na farko, yayin da mahajjata ke shafe ranar cikin ibada da addu’o’i.

Ƙarin Bidiyoyi
Yadda aka ayyana Pantami a dantakarar gwamnan Gombe a PDP
Ethnosport: Ana bikin wasannin gargajiya na duniya a Istanbul
Kasashe 50 sun shiga atisayen sojin Turkiyya na Fees - 2026
Yadda wata babbar mota ta kwace ta yi ajalin mutum hudu a Gombe
'Yansandan New York sun kama mutumin da ya yi wa Musulmai barazana da wuka
Sharhi kan nasarar cin kofin Premier da Arsenal ta yi
Wadanda suka yi harbe-harbe sun dauki bidiyon harin kai-tsaye
Guguwa ta mayar da sararin samaniyar Najaf a Iraqi ruwan goro
Mece ce cutar Ebola? Ta yayya za a kare kai da kuma shawo kan cutar?
Mun zo Turkiyya don tattauna kan yadda za mu inganta haddace Alkur'ani