A hirarsa da TRT Afrika Hausa, Gwanin ya ce sun kuma zo ne domin koyon kyakkyawan tsarin da Turkiyya ke amfani da shi wajen haddar Alƙur’ani ga yara ba tare da sun riƙa yin bara ba, kamar yadda ake samu a Nijeriya.

01:58

01:58
Ƙarin Bidiyoyi
Mun zo Turkiyya don tattauna kan yadda za mu inganta haddace Alkur'ani
Shugaban ƙungiyar mahaddatan Alƙur’ani ta Nijeriya, Gwani Sunusi Abubakar ya ce sun zo Istanbul domin ziyartar wuraren tarihi tare da musayar ra’ayoyi kan harkokin haddar Alƙur’ani.
Ƙarin Bidiyoyi