| Hausa
Gobarar New Delhi ta halaka mutum 21
00:27
Rayuwa
Gobarar New Delhi ta halaka mutum 21
Mutane aƙalla 21 ne suka mutu wasu da dama suka jikkata bayan wuta ta cinye wani gini mai benaye a Malviya Nagar, a kudancin New Delhi a ranar 3 ga Yuni. A ginin akwai wajen sayar da abinci a ƙasa, sai kuma gidajen zama a sama.

Jami’an kashe gobara sun kubutar da sama da mutane 40, inda mazauna yankin suka ringa kai ɗauki don fitar da waɗanda suka maƙale.

Wasu da lamarin ya rutsa da su ‘yan ƙasashen waje ne waɗanda suka je Indiya don neman lafiya. Har yanzu ana ci gaba da binciken musabbabin gobarar.

Ƙarin Bidiyoyi
Shugaba Erdogan ya karbi bakuncin Tiani na Nijar a birnin Ankara na Turkiyya
Jam'iyyun siyasa da 'yantakararsu a zaben shugaban kasa na 2027
Ojude Oba: Bikin al'adar gargajiya da ake gudanarwa bayan babbar Sallah
Jiragen ruwan Iran masu gudun tsiya na tsintiri a mashigar Hormuz, in ji gidan talabjin din gwamnati
''Dole mu kashe tunanin za a iya samar da kasar Falasdinawa''
Sabon shugaban kasar Benin ya kai ziyara Nijar
Iran ta sanar da 'harin ramuwar gayya' a tekun Oman
Isra'ila ta kai hare-hare da dama a kusa da asibitin Jabal Amel a Lebanon
Batun satar dalibai da malamai a jihar Oyon Nijeriya
Mutum-mutumi da jirage marasa matuka sun kayatar da 'yan kallo