| Hausa
Batun satar dalibai da malamai a jihar Oyon Nijeriya
02:36
Batun satar dalibai da malamai a jihar Oyon Nijeriya
Karatun yara a Jihar Oyo ya tsaya cak bayan da Kungiyar Malamai ta Nijeriya (NUT) ta umarci duka malaman makarantun firamare da sakandare na gwamnati a jihar da su fara yajin aiki wanda aka fara daga yau Litinin, kuma har sai yadda hali ya yi.

Kungiyar ta ce ta bayar da umarnin ne saboda nuna bacin ranta dangane da ci gaba da garkuwa da aka yi da wasu malamai da dalibai, wadanda suke ci gaba da kasancewa a hannun masu garkuwa da su fiye da makonni biyu kenan.

Ƙarin Bidiyoyi
Iran ta sanar da 'harin ramuwar gayya' a tekun Oman
Isra'ila ta kai hare-hare da dama a kusa da asibitin Jabal Amel a Lebanon
Mutum-mutumi da jirage marasa matuka sun kayatar da 'yan kallo
Makon Abincin Turkiyya: Yadda na girka Kuru Fusulye
Alhazai sun hau Dutsen Arfa
Yadda aka ayyana Pantami a dantakarar gwamnan Gombe a PDP
Ethnosport: Ana bikin wasannin gargajiya na duniya a Istanbul
Kasashe 50 sun shiga atisayen sojin Turkiyya na Fees - 2026
Yadda wata babbar mota ta kwace ta yi ajalin mutum hudu a Gombe
'Yansandan New York sun kama mutumin da ya yi wa Musulmai barazana da wuka