Shugaba Recep Erdogan ne ya gayyaci takwaran nasa na Nijar don sake duba duk ɓangarori na dangataka tsakanin Turkiyya da Nijar, kuma za a yi nazari kan matakai na sake haɓaka haɗin kai,” in ji sanarwar gwamnatin Turkiyya. Wannan ziyara ita ce ta farko da Shugaba Tiani na Nijar ya kai wata ƙasa ta duniya ba a nahiyar Afirka ba.

00:34

00:34
Ƙarin Bidiyoyi
Jiragen ruwan Iran masu gudun tsiya na tsintiri a mashigar Hormuz, in ji gidan talabjin din gwamnati
Shugaba Erdogan ya karbi bakuncin Tiani na Nijar a birnin Ankara na Turkiyya
Shugaba Recep Erdogan na Turkiyya ya gana da takwaransa na Jamhuriyar Nijar Janar Abdourahamane Tiani a birnin Ankara ranar Alhamis.
Ƙarin Bidiyoyi
Jiragen ruwan Iran masu gudun tsiya na tsintiri a mashigar Hormuz, in ji gidan talabjin din gwamnati