Ministan Kuɗi na Isra’ila mai ra’ayin riƙau, Bezalel Smotrich, wanda kuma minista ne a Ma’aikatar Tsaro, ya yi kira da a rusa Hukumar Falasɗinawa tare da ba wa Isra’ila cikakken iko a yankin Yammacin Kogin Jordan da aka mamaye, yayin da kuma ya yi ikirarin cewa ba a gina sabbin matsugunan Yahudawa ba, a wata hira da ya yi da kafar yada labarai ta cikin gida a Isra’ila.

00:49

00:49
Ƙarin Bidiyoyi
Jiragen ruwan Iran masu gudun tsiya na tsintiri a mashigar Hormuz, in ji gidan talabjin din gwamnati
''Dole mu kashe tunanin za a iya samar da kasar Falasdinawa''
“Na jagoranci aikin kawar da wannan mummunan ra’ayi na raba ƙasa tare da miƙa wasu yankuna.”
Ƙarin Bidiyoyi
Jiragen ruwan Iran masu gudun tsiya na tsintiri a mashigar Hormuz, in ji gidan talabjin din gwamnati