| Hausa
Jam'iyyun siyasa da 'yantakararsu a zaben shugaban kasa na 2027
04:28
Jam'iyyun siyasa da 'yantakararsu a zaben shugaban kasa na 2027
Yayin da ya rage kimanin watanni bakwai kafin a gudanar da babban zaɓe a Nijeriya, jam’iyyun siyasa a ƙasar sun bayyana sunayen mutanen da za su yi musu takara a zaɓen shekarar 2027.

A faɗin kasar, manyan jam’iyyun siyasa sun gudanar da zabukan fitar da gwani domin zaben wanda zai wakilce su, yayin da wasu kuma suka amince da tsarin maslaha (wato Consensus).

Ƙarin Bidiyoyi
Shugaba Erdogan ya karbi bakuncin Tiani na Nijar a birnin Ankara na Turkiyya
Gobarar New Delhi ta halaka mutum 21
Ojude Oba: Bikin al'adar gargajiya da ake gudanarwa bayan babbar Sallah
Jiragen ruwan Iran masu gudun tsiya na tsintiri a mashigar Hormuz, in ji gidan talabjin din gwamnati
''Dole mu kashe tunanin za a iya samar da kasar Falasdinawa''
Sabon shugaban kasar Benin ya kai ziyara Nijar
Iran ta sanar da 'harin ramuwar gayya' a tekun Oman
Isra'ila ta kai hare-hare da dama a kusa da asibitin Jabal Amel a Lebanon
Batun satar dalibai da malamai a jihar Oyon Nijeriya
Mutum-mutumi da jirage marasa matuka sun kayatar da 'yan kallo