Falgore ya bayyana haka ne yayin da yake tattaunawa da TRT Afirka Hausa a Kano.


Ƙarin Bidiyoyi
“Muna jira Majalisar Kasa ta aiko mana Kudirin ‘Yansandan Jihohi”
Kakakin Majalisar Dokokn Jihar Kano Jibril Ismail Falgore ya bayyana cewa har yanzu suna jiran majalisar ƙasa ta aike wa majalisun dokoki na jihohi Ƙudirin Dokar 'Yansandan Jihohi domin nazarinta da ɗaukar matakin da ya dace.
Ƙarin Bidiyoyi