| Hausa
Makudan kudin fansa da masu garkuwa da mutane ke samu a Nijeriya
Makudan kudin fansa da masu garkuwa da mutane ke samu a Nijeriya
Wani abu da wataƙila mutane ba su cika mayar da hankalinsu a kai ba, shi ne batun tsabar kuɗin fansar da masu garkuwa da mutanen suke kwasa daga iyalan mutanen da suka sace.

A yayin da masu garkuwa da mutane a Nijeriya suke ci gaba da cin karensu babu babbaka, inda suke sace kusan kowa daga ɗalibai zuwa malamai; talakawa zuwa masu kuɗi; ƙananan ’yansiyasa zuwa jami’an tsaro; ma’aikatan gwamnati zuwa alƙalai, za a iya cewa matsalar satar mutane don neman kuɗin fansa kusan babu wanda ta bari a ƙasar.

Ƙarin Bidiyoyi
Nazari kan shirin tsawaita wa’adin mulkin shugaban kasa da ‘yanmajalisa a Ghana
“Muna jira Majalisar Kasa ta aiko mana Kudirin ‘Yansandan Jihohi”
Yadda matatar mai ta Doso za ta habaka makamashi a Nijar idan an gina ta
Tsokaci kan zaben gwamna a jihar Osun
Nijeriya na duba yiwuwar sauya tsarin sayar da danyen mai don taimaka wa matatun man kasar
Shugaban Turkiyya Erdogan ya karbi bakuncin takwaransa na Falasdinu
'Yan Nijeriya sun kashe Naira triliyan 6.6 a sayan data a shekara ɗaya
Shin asiri aka yi wa makarantunmu? - Ɗan Bello
Ankara da Istanbul: Mene ne bambancinsu?
Jama'a sun yi dashen shinkafa don nuna rashin amincewa kan jinkirin aikin hanya