| Hausa
Shin asiri aka yi wa makarantunmu? - Ɗan Bello
Shin asiri aka yi wa makarantunmu? - Ɗan Bello
Fitaccen ɗan gwagwarmayar nan Bello Galadanchi ya bayyana dalilin da ya sa ya fara gyaran makarantun gwamnati da kuma yin rijiyoyin burtsatse ga al’ummomi marasa gata a Nijeriya

A wata hira ta musamman da TRT Afrika Hausa ta yi da shi, ya kuma yi ƙarin bayani dangane da yadda ya buɗe Kasuwar Bello da kuma yadda yake haɗa kasuwanci da kuma aikinsa na koyarwa.

Ƙarin Bidiyoyi
Nazari kan shirin tsawaita wa’adin mulkin shugaban kasa da ‘yanmajalisa a Ghana
“Muna jira Majalisar Kasa ta aiko mana Kudirin ‘Yansandan Jihohi”
Yadda matatar mai ta Doso za ta habaka makamashi a Nijar idan an gina ta
Tsokaci kan zaben gwamna a jihar Osun
Nijeriya na duba yiwuwar sauya tsarin sayar da danyen mai don taimaka wa matatun man kasar
Shugaban Turkiyya Erdogan ya karbi bakuncin takwaransa na Falasdinu
'Yan Nijeriya sun kashe Naira triliyan 6.6 a sayan data a shekara ɗaya
Ankara da Istanbul: Mene ne bambancinsu?
Makudan kudin fansa da masu garkuwa da mutane ke samu a Nijeriya
Jama'a sun yi dashen shinkafa don nuna rashin amincewa kan jinkirin aikin hanya