| Hausa
Tsokaci kan zaben gwamna a jihar Osun
Tsokaci kan zaben gwamna a jihar Osun
Me ya sa zaɓen yake ɗaukan hankali? Ku kalli wannan bidiyon don jin wasu daga cikin dalilan.

A ƙarshen wannan makon ne Hukumar Zaben Nijeriya INEC za ta gudanar da zaben gwamna a Jihar Osun. Gwamna mai ci Ademola Adeleke na jam’iyyar Accord, Bola Oyebamiji na jam’iyyar APC, da kuma ɗan takarar jam’iyyar ADC, Najeem Salaam, ne manyan ’yan takarar da za su fafata a zaben.

Ƙarin Bidiyoyi
Nazari kan shirin tsawaita wa’adin mulkin shugaban kasa da ‘yanmajalisa a Ghana
“Muna jira Majalisar Kasa ta aiko mana Kudirin ‘Yansandan Jihohi”
Yadda matatar mai ta Doso za ta habaka makamashi a Nijar idan an gina ta
Nijeriya na duba yiwuwar sauya tsarin sayar da danyen mai don taimaka wa matatun man kasar
Shugaban Turkiyya Erdogan ya karbi bakuncin takwaransa na Falasdinu
'Yan Nijeriya sun kashe Naira triliyan 6.6 a sayan data a shekara ɗaya
Shin asiri aka yi wa makarantunmu? - Ɗan Bello
Ankara da Istanbul: Mene ne bambancinsu?
Makudan kudin fansa da masu garkuwa da mutane ke samu a Nijeriya
Jama'a sun yi dashen shinkafa don nuna rashin amincewa kan jinkirin aikin hanya