A kwanakin baya ne Ministan Shari’a kuma Babban Lauyan Gwamnatin Ƙasar, Dr. Dominic Ayine ya sanar da wannan mataki, inda ya bayyana cewa majalisar ministoci ta amince da shawarwarin da Kwamitin Nazari kan Kundin Tsarin Mulki ya gabatar, wanda Shugaba John Dramani Mahama ya kafa
Ƙarin Bidiyoyi
Nazari kan shirin tsawaita wa’adin mulkin shugaban kasa da ‘yanmajalisa a Ghana
Gwamnatin ƙasar Ghana ta amince a hukumance da shawarwarin tsawaita wa’adin mulkin shugaban ƙasa da na ’yan majalisar dokoki, daga shekaru huɗu zuwa shekaru biyar.
Ƙarin Bidiyoyi