| Hausa
Gagarumar guguwa mai dake da kura ta mamaye yankin Xinjiang na China
01:10
Duniya
Gagarumar guguwa mai dake da kura ta mamaye yankin Xinjiang na China
Wata gagarumar guguwa mai ɗauke da ƙura ta mamaye yankin Xinjiang na ƙasar China ranar 17 ga watan Afrilu. Kyamarorin birnin Shihezi sun ɗauko bidiyon yadda guguwar ta mamaye yankin.

Hukumomi sun ce an sheƙa ruwan sama kamar da bakin-ƙwarya bayan guguwar.


Ƙarin Bidiyoyi
Mutanen da ake dauka haya don su yi kuka lokacin jana'iza
Takaddama kan saka hijabi a gasar Olympiad a Rasha
Turkiyya ta kai wa fararen-hula a Lebanon kayan abinci sakamakon hare-haren Isra'ila
IPU: Abin da ya faru a taron kungiyar 'yanmajalisu ta duniya a Istanbul
Gargadin NBC ga kafofin yada labarai a Nijeriya
Taron Antaliya: Bajekolin kayan Afirka a babban taron diflomasiya na duniya
'Saura kadan kada ya cinye ni a wajen daukar fim a Kogin Kaduna'
Butum-butumi ya kafa bajintar duniya a gasar tsere ta Beijing
Taron Antaliya: Hada kai don zaman lafiya a yankin Falasdinu
WhatApp ya shiga tsaka mai wuya kan tsare-sirri