| Hausa
'Saura kadan kada ya cinye ni a wajen daukar fim a Kogin Kaduna'
10:58
'Saura kadan kada ya cinye ni a wajen daukar fim a Kogin Kaduna'
Wani fitaccen ɗan fim din Hausa Musa Muhammad Abdullahi ya shaida wa TRT Afrika Hausa irin faɗi-tashinsa a harkar fina-finai tsawon lokaci.

Fitaccen ɗan fim din wanda ya daɗe yana cikin harkar, aka kuma fi saninsa da Auta Baita a shiri mai dogon zango na Arewa24 wato Kwana Casa'in, ya ce har akwai lokacin da kada ya kusa cinye shi a wajen ɗaukar fim.

Ƙarin Bidiyoyi
Mutanen da ake dauka haya don su yi kuka lokacin jana'iza
Takaddama kan saka hijabi a gasar Olympiad a Rasha
Turkiyya ta kai wa fararen-hula a Lebanon kayan abinci sakamakon hare-haren Isra'ila
Gagarumar guguwa mai dake da kura ta mamaye yankin Xinjiang na China
IPU: Abin da ya faru a taron kungiyar 'yanmajalisu ta duniya a Istanbul
Gargadin NBC ga kafofin yada labarai a Nijeriya
Taron Antaliya: Bajekolin kayan Afirka a babban taron diflomasiya na duniya
Butum-butumi ya kafa bajintar duniya a gasar tsere ta Beijing
Taron Antaliya: Hada kai don zaman lafiya a yankin Falasdinu
WhatApp ya shiga tsaka mai wuya kan tsare-sirri