Daga cikin halartan har da Mataimakin Shugaban Majalisar Wakilai na Nijeriya, Benjamin Kalu da Dr Abdou Moustapha, wani ɗan majalisa daga Nijar.

03:35

03:35
Ƙarin Bidiyoyi
IPU: Abin da ya faru a taron kungiyar 'yanmajalisu ta duniya a Istanbul
A ƙarshen makon da ya wuce ne aka kammala Taron Majalisun Kasashen Duniya na IPU karo na 152 a birnin Istanbul na Turkiyya kuma ya samu halartar ‘yanmajalisu kusan 3,000 daga fadin duniya domin nemo hanyoyin kawo zaman lafiya mai ɗorewa.
Ƙarin Bidiyoyi