| Hausa
Gargadin NBC ga kafofin yada labarai a Nijeriya
02:45
Gargadin NBC ga kafofin yada labarai a Nijeriya
Hukumar NBC ta yi barazanar daukar matakai masu tsauri wajen tabbatar da bin ka’idojin aikin jarida na Nijeriya (wato Nigeria Broadcasting Code).

Kungiyoyin kare hakkin dan Adam da masana shari’ar da masu sharhi kan al’amuran siyasa suna ci gaba da mayar da martani dangane da wata sanarwar gargadi da Hukumar Kula da Kafofin Yada Labarai a Nijeriya (National Broadcasting Commission - NBC) ta fitar, inda take gargadin gidajen yada labarai a fadin kasar, kuma ta yi barazanar daukar matakai masu tsauri wajen tabbatar da bin ka’idojin aikin jarida na Nijeriya (wato Nigeria Broadcasting Code).

Ƙarin Bidiyoyi
Mutanen da ake dauka haya don su yi kuka lokacin jana'iza
Takaddama kan saka hijabi a gasar Olympiad a Rasha
Turkiyya ta kai wa fararen-hula a Lebanon kayan abinci sakamakon hare-haren Isra'ila
Gagarumar guguwa mai dake da kura ta mamaye yankin Xinjiang na China
IPU: Abin da ya faru a taron kungiyar 'yanmajalisu ta duniya a Istanbul
Taron Antaliya: Bajekolin kayan Afirka a babban taron diflomasiya na duniya
'Saura kadan kada ya cinye ni a wajen daukar fim a Kogin Kaduna'
Butum-butumi ya kafa bajintar duniya a gasar tsere ta Beijing
Taron Antaliya: Hada kai don zaman lafiya a yankin Falasdinu
WhatApp ya shiga tsaka mai wuya kan tsare-sirri