Gidauniyar Plant an Olive Tree Foundation ce ta shirya taron tunawa da waɗanda suka mutu a dandalin Markt Square da ke birnin Den Bosch. Taron ya kuma karrama 'yan jaridar da aka kashe yayin da suke ba da rahoto kan yakin Isra'ila a Gaza, inda aka nuna hotuna da sunayen waɗanda suka mutu a sassa daban-daban na dandalin.

00:50

00:50
Ƙarin Bidiyoyi
An jera dubban takalma a don girmama 'ya'yan Falasdinawa da aka kashe
An jera dubban takalman yara a wani dandalin jama'a a ƙasar Netherlands domin girmama yaran Falasɗinawa da aka kashe a hare-haren Isra'ila a Gaza tun daga watan Oktoban 2023.
Ƙarin Bidiyoyi