Shugaban ya yi gargaɗin ne a lokacin da yake magana kan matsalolin tsaro da ƙasar ke fuskanta, yayin da yake yi wa 'yanƙasar jawabi a Ranar Dimokuraɗiyya, yana mai jaddada ƙudirin gwamnatinsa na maido da zaman lafiya da kare rayuka da dukiyoyi.

01:05

01:05
Ƙarin Bidiyoyi
'Ku mika ko ku fuskanci cikakken karfin kasar Nijeriya'
Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya aike da kakkausan gargaɗi ga 'yanfashin daji da masu garkuwa da mutane da masu daukar nauyin ta'addanci, inda ya nemi su miƙa wuya ko kuma su fuskanci fushin Nijeriya.
Ƙarin Bidiyoyi