| Hausa
Ambaliyar ruwa ta yi ajalin mutane akalla 20 a Afghanistan
Duniya
Ambaliyar ruwa ta yi ajalin mutane akalla 20 a Afghanistan
Mutane aƙalla 20 ne suka mutu, yayinda sama da 100 suka ɓata bayan ambaliyar ruwa da afku a lardin Nuristan na Afganistan a ranar 20 ga Yuli, kamar yadda Hukumar Agajin Gaggawa ta Ƙasar ta sanar.

An samu mafi yawan asarar rayukan a Parun, babban birnin lardin, inda mutane aƙalla 80 suka jikkata. Mahukunta sun yi hasashen samunƙarin ruwan sama da guguwa, inda suka gargaɗi mazauna yankin da su nisanci gaɓar koguna.

Ƙarin Bidiyoyi
Yadda kujerar Firaministan Birtaniya ke komawa tamkar kujerar aski
Sabuwar wakata jan hankali ce ga 'yan Masana'antar Kannywood
An kama mage tana safarar miyagun kwayoyi zuwa gidan yari a Rasha
"Yi haƙuri Paris, amma Istanbul ce birnin soyayya."
An yi jana'izar yaran da aka gano a baya bayan nan daga baraguzan Makarantar Minab ta Iran
Kasashen Afirka da ba su da tsahon Shugaba mai rai
Taurarin 'yankwallo da suka yi bankwana da Gasar Kofin Duniya daga 2026
Jami'an tsaron gabar teku na China da Philippine sun yi doke-doke
Yadda batun Falasdinu ya sa Musulmai suka goyi bayan Sifaniya a karawa da Aegentina
Mece ce NATO, wace rawa take takawa a tsaron duniya?